Connect with us

News

Breaking news: Aisha Buhari ta janye karar da take tuhumar Aminu Mohammed

Published

on

Buhari bisa yadda ta dauki “hanzarin matakai” na yafewa wadanda ake tuhuma.

 

Advertisement

Ya yi kira ga iyaye da su rika sanya ido a kan ‘ya’yansu domin kauce wa sake faruwar hakan.

 

Advertisement

Mista Muhammed wanda ya fuskanci azabtarwa da cin zarafi da suka hada da duka, yana fuskantar tuhumar bata sunan uwargidan shugaban kasar Najeriya a shafin Twitter.

 

Advertisement

A wani rahoto da ‘yan sanda suka fitar, an kama Aminu Adamu Muhammed ne a Jami’ar Tarayya Dutse a ranar 18 ga Nuwamba, 2022 bayan Aisha Buhari ta umurci tawagar ‘yan sanda masu binciken kwakwaf da su kama shi.

 

Advertisement

Sannan an tsare shi a wani wuri da ba a sani ba, aka hana shi ganawa da danginsa da lauyansa, wanda hakan ya saba wa dokokin kare hakkin bil’adama na duniya.

Advertisement
Advertisements

Pages: 1 2

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending