Connect with us

News

Kotu Ta Tsare Matashi A Kurkuku Kan Zargin Fyade

Published

on

Kurkuku

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wata kotu a Jihar Kaduna ta ba da umarnin tsare matashi gidan gyaran hali kan zargin yi wa ’yar shekara 14 fyade.

 

Advertisement

Dan sanda mai gabatar da kara, Sufeto Chidi Leo, ya fada wa kotun ranar Alhamis cewa, wanda ake ya tafi shagon su yarinyar ce ya yi sayayya sannan ya bukaci ta bi shi ta karbi kudi ganin cewa makwabta suke.

Na’urorin BVAS da sauran muhimman kayan zaɓe na nan lafiya ƙalau — INEC

 

Advertisement

Ya ce, da isarsu, “Sai ya kama kofar dakinsa ya rufe sannan ya yi mata fyade.”

 

Advertisement

Lamarin da ya ce ya auku a ranar 30 ga Nuwamba.

 

Advertisement

 

Alkalin kotun, Ibrahim Emmanuel, ya ki amincewa da rokon da matashin ya yi wa kotun, inda ya ba da umarnin a kai shi kurkuku sannan ya dage shari’ar zuwa Janairu.

Advertisement

 

(NAN).

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending