Connect with us

News

JAMB Ta Sanya Ranar Fitar da Sakamakon Jarabawar UTME 2023

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta JAMB a ranar litinin ta ce za ta fara fitar da sakamakon jarabawar UTME a ranar Talata, 2 ga watan Mayu, 2023.

Advertisement

 

Hakan na kunshe ne a karshen wani taron gaggawa da aka gudanar a karshen mako a Abuja.

Advertisement

 

An Kashe ’Yan Boko Haram 35, Wasu 135 Sun Mika Wuya A Borno

A cikin ‘yan mintoci da sakin sanarawa wadda aka bai wa wakilinmu a safiyar ranar Litinin, hukumar ta lura da cewa an samu tsaikon fitar da sakamakon ne saboda tana son ganin an kammala duk wani binciken da ya dace.

Advertisement

 

“Hukumar za ta fitar da sakamakon ‘yan takarar, wadanda suka yi jarabawar zuwa yanzu a ranar Talata, 2 ga watan Mayu, 2023.

Advertisement

 

“Hukumar ta jinkirta fitar da sakamakon ne don tabbatar da cewa an kammala dukkan binciken da ya dace baya ga tabbatar da cewa ma’ana da karkatar da su sun yi daidai kafin

Advertisement

fitar da wadannan sakamakon.

 

Advertisement

“Yayin da ‘yan takara zasu iya tantance sakamakonsu a ranar Talata, 2 ga watan Mayu, 2023, wadanda suka zana jarrabawar amma suka fuskanci kalubale ba tare da sanin haka ba, ba za su ga sakamakonsu ba, sai dai su ga sanarwarsu don sake zana jarabawar,” inji ta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending