Connect with us

Business

Dangote Ya Bayyana Ranar Da Zai Kaddamar Da Kamfanin Matatan Mai.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kamfanin Dangote ya bayyana ranar da zai kaddamar da katafaren kamfanin matatar mansa. Kamar yadda Daily Post ta ruwaito.

Advertisement

A wata sakon gayyata da ake yada wa a kafafen sada zumunta na zamani da ke nuna cewa za a kaddamar da Kamfanin ne a ranar 22 ga watan Mayun shekarar 2023.

PSG ta samu nasarar a wasan farko ba tare da Messi ba

Ana tsammanin Kamfanin matatan man mallakin hamshakin Mai kudin zai kawo karshen wasu matsalolin da matatun man Najeriya ke fuskanta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending