Connect with us

News

Sojojin Nijeriya 30 sun yi hatsari a Maiduguri

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

Rundunar sojin Nijeriya ta ce wasu sojojinta da ke yin sintiri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin kasar sun yi hatsari.

Advertisement

Wata sanarwa da gidan talabijin na kasar, NTA, ya wallafa da safiyar Alhamis, ta ambato rundunar soji na cewa “dakarun rundunar Operation Hadin Kai sun yi hatsari a yayin da suke sintiri a Arewacin Borno.

Hukumar RMAFC ta musanta karin albashi ga Tinubu, Gwamnatoci da sauran su

Runduna ta 3 da rundunar MNJTF sun tabbatar da cewa a cikin sojoji 30 da suka gamu da hatsarin babu wanda ya mutu.”

Advertisement

Sanarwar ta kara da cewa yanzu haka sojoji bakwai da suka jikkata suna samun kulawa a asibitin 7 Div. da ke Maiduguri.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending