News
SUDAN:Hari kan kasuwa a birnin Khartoum ya hallaka mutum 34
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Hukumomin lafiya a Sudan sun ce mutane 34 ne suka mutu ciki har da kananan yara sakamakon wani hari da aka kai wata kasuwa a birnin Omdurman.
Har yanzu dai ba a bayyana ko su waye suka kai harin na ranar Talata ba.
Majalisar wakilai ta umarci NUC ta dakatar da ƙarin kuɗin makarantar da jami’o’i suka yi nan take.
A ranar Asabar mutane 45 suka mutu a wani hari ta sama da aka kai a birnin, wanda ke hayin kogin Nilu daga babban birnin kasar, Khartoum.
An shafe watanni uku ana gwabza faɗa tsakanin sojojin Sudan da dakarun sa kai na RSF.
Bbc ta rawaito cewa An kashe fiye da mutane 3,000 a rikicin.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
