Politics
Dan Majalisa Ya Sauya Sheka Daga Jamiyyar NNPP Zuwa APC
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Mamba mai wakiltar mazabar Toto da Gadabuke a majalisar dokokin jihar Nasarawa, Mohammed Isimbabi, ya sauya sheka daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress, APC.
Kakakin majalisar, Mista Danladi Jatau, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake karanta wasikar sauya sheka da Isimbabi ya rubuta a zaman da aka yi yau litini
Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabannin A Hukumar DSS Da NIA
ya ce dan majalisar ya bayyana rabuwar kai a jam’iyyar NNPP a matakin kasa a matsayin babban dalilin da ya sa ya sauya sheka zuwa APC.
-
Opinion6 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion6 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News4 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
