News
Kotu Ta Rushe Shugabannin Hukumar Zaben Kano Kwanaki 4 Gabanin Zaben Kananun Hukumomin Jihar.
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a kano karkashin jagorancin mai sharia Simon Amobeda ta rushe shugabancin hukumar zabe ta jahar kano bisa dogaro da hujjojin da áká gabatar mata na rashin cancantarsu kasancewarsu yan siyasa kuma suna dauke da katin Jam iyyar NNPP
Cikin wata kara wadda Hon Aminu Tiga da Jam iyyar APC suka shigar suna rokon kotun da ta rushe
Cutar Mashako Da Kwalara Na Ci Gaba Da haifar da babbar illa ga rayuwar al’umma —Dr Labaran
Kotun ta kuma umarci jami,án tsaro da. Su kauracewa zabe
Án kuma umarci hukumar zabe ta kasa da kada su bayar da kayan zabenen su.
Advertisements
