Connect with us

News

‎Kotu Ta Dakatar Da  Gwamnatin lagos Daga Rusau Din Gidaje A jihar  ‎

Published

on

IMG 4962

Babbar Kotun Jihar Lagos da ke Ikeja ta bayar da umarnin dakatar da Gwamnatin Lagos da hukumominta daga ci gaba da rusau din gidaje a wasu sassan Unguwar Oworonshoki, karamar hukumar Kosofe.

‎Alkalin kotun, L.A.M. Folami, ya bayar da wannan umarnin wucin gadi ranar Juma’a, 14 ga Nuwamba, 2025, biyo bayan karar da wasu mazauna yankin huɗu suka shigar a madadin Kungiyar Cigaban Al’umma (CDA) da mazauna titunan Olabode Aluko, Iye-Ekiti Close da Church Street.

Advertisement

Wani Matashi Ya Yi Ajalin Jami’in Vigilante A kano

‎A cikin karar, an lissafa LASBCA, Mai Martaba Oba Babunde Saliu, da Gwamnatin Lagos a matsayin wadanda ake kara. Kotun ta haramta wa wadanda ake kara da wakilansu shiga.

‎ Dakatarwar za ta tsaya tsawon kwanaki bakwai, yayin da masu kara ke shirin gabatar da cikakkiyar karar. Kotun ta kuma bukaci tabbacin N10m domin diyya ga wadanda ake kara idan aka samu rashin da’a a dakatarwar.

Advertisement

 

Advertisement

PEOPLE GAZETTE

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending