Connect with us

News

An Sako Ragowar Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna

Published

on

Indaranka logo

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

’Yan bindiga sun sako fasinjoji 23 da suka rage a hannunsu daga cikin mutanen da suka yi garkuwa da su a Jirgin Kasan Abuja-Kaduna.

 

Advertisement

An Kashe Malamai 10, An Sace 50 A Wata 10 A Kaduna

Hedikwatar Tsaro ta Najeriya ta tabbatar cewa a ranar Laraba da La’asar ne aka mika fasinjojin su 23 ga Kwamitin Shugaban Kasa da Babban Hafsan Tsaro, Janar Lucky Irabor, ya kafa.

Advertisement

 

 

Advertisement

A ranar 28 ga watan Maris, 2022 ne ’yan ta’addan Boko Haram suka kai harin bom kan jirgin kasan da ke hanyarsa ta zuwa Kaduna daga Abuja inda suka kashe akalla mutum tara, suka yi awon gaba da wasu kimanin 60.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY TRUST

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending