Connect with us

News

Kwankwaso ba kashin yarwa bane, Rigima da Murtala Garo Yanzu Aka Fara – Alhassan Doguwa

Published

on

 

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta tarayya Alhassan Ado Doguwa ya ce Kwankwaso ba abin yarwa bane a Kano.

Advertisement

 

A cewarsa in dai mutum zai fadi tsakani da Allah ya san cewa Kwankwaso a matsayin sa na gwamnan, yayi aikin da kowa ya yaba.

Advertisement

KODA ZAN YARDA AYI SULHU SAI YA TARA YAN JARIDA YA KARYATA KAN SA~Hadiza Gabon

A jawabin da ya gabatar ga magoya bayansa a daren yau Juma’a Doguwa ya ce, Duk Ɗan Kano ƙarya yake yace Kwankwaso bai yi rana ba.

Advertisement

Doguwan ya kuma yi zazzafan martani ga mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Jam’iyyar APC a Kano Alhaji Murtala Sule Garo.

A cewar shugaban masu rinjayen ba za su yi shi ba, kuma rigima tsakaninsa da Murtala yanzu a ka soma.

Advertisement

Alhassan Ado Doguwa ya zargi Murtala Sule Garo bai kammala makarantar sakandare ba, sannan ya zargi bai kammala jami’a ba, amma zai ɗauki lauyoyi don yin cikakken bincike don kada a yi kitso da ƙwarƙwata.

Alhassan Ado ya yi wannan zargi ne lokacin da yake yiwa magoya bayansa jawabin halin da ake ciki a jam’iyyar APC, biyo bayan shata layi tsakani.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending