News
Injiniyoyi Mata Sun Roki Tinubu Ya Sahale Su Gyara Matatun mai Cikin Shekara ‘Daya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Kungiyar kwararrun Injiniyoyi mata ta Kasa APWEN tayi kira ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya baiwa injiniyoyi mata damar gyara matatun mai na kasa.
Shugabar kungiyar, Atinuke Owolabi ce ta yi wannan kiran yayin taron lacca da taron shekara-shekara na kungiyar a Legas.
Yadda ƙananan hukumomi 23 ke rayuwa cikin fitinar ‘yan bindiga
Owolabi ta ce injiniyoyi mata a Najeriya za su iya farfado da matatun mai gaba daya a cikin shekara 1 kacal.
Ta ce Najeriya na bukatar rage dogaro ga kwararrun kasashen waje tare da bada damammaki ga injiniyoyin cikin gida wadanda suke da kwarewa daidai ko suka wuce na kasashen wajen.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
