News
Kungiyoyin kwadago sun sanar da shiga yajin aikin sai baba-ta-gani
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Kungiyoyin kwadago ana kasa sun ba da sanarwar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba a fadin kasar.
Kungiyoyin NLC da TUC sun bayyana haka ne yayin wani taron manema labarai da suka kira da yammacin ranar Talata a babban birnin kasar, Abuja.
Sun bukaci rassansu na jihohi su harhado kan ‘yan kwadago da sauran jama’a don gudanar da jerin zanga-zanga a fadin Kasar nan.
Advertisements
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
