Connect with us

News

An Zabi Mace Ta Farko A Matsayin Shugabar Karamar Hukuma A Jihar Borno

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Jam’iyyar APC ta lashe zabukan shugabannin kananan hukumomi da kansiloli 312 a daukacin kananan hukumomi 27 na jihar Borno.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ‘yar takarar jam’iyyar APC a karamar hukumar Jere ta jihar, Inna Galadima, ta zama zababbiyar shugabar karamar hukumar, wacce ta zama mace ta farko da aka zaba shugabar karamar hukuma a jihar.

Advertisement

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 16, 4 sun jikkata A hanyar Kano zuwa Kaduna

Leadership ta ruwaito cewa Inna Galadima, wacce ta taba zama kwamishina kuma mai ba da shawara ta musamman, jami’in zabe na karamar hukumar Jere, Farfesa Mohammed Konto ne ya bayyana ta a matsayin wacce ta lashe zaben.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending