Connect with us

News

Hukumar Karbar Korafe-korafe Ta Kama Jami’an Tsaro Da Ake Zargi Da Badakalar Filaye A Kano 

Published

on

kano agency

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Advertisements
Advertisements

Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano PCACC, ta kama waɗanda ke da hannu cikin almundahanar filaye, da suka hadar da jami’an tsaro da wasu jami’an gwamnati.

Advertisements

Shugaban hukumar Barrister Muhyi Magaji Rimingado, ne ya sanar da hakan, yayin wani taron tuntuba da hukumar ta gudanar a ranar Talata.

Advertisements
Advertisements

Gwamna Fintiri Ya Sanar Da Kirkirar Sabbin Masarautu 7 A Adamawa

Rimingado, ya ce an samu nasarar cafke wadanda ake zargin ne bisa aikin hadin gwiwa tsakanin hukumar da jami’an tsaro da ma’aikatar kasa da jami’an ma’aikatar sharia da na kotu, inda ya bayyana kokarin da hukumar ke yi wajen ganin an hukunta duk wanda aka samu da hannu a irin wannan badakala.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending