News
Nyesom Wike Ya Kwace Filin Buhari, Abbas, Akume Da Wasu Mutane 756 A Abuja
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya kwace filaye mallakar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas; da Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.
Haka kuma, dana wasu fitattun mutane 759 a Maitama II, Abuja. Haka kuma sokewar ta shafi rashin biyan takardar shaidar zama.
A cikin wata sanarwa daban, ministan ya ba da gargadi mai ƙarfi ga wasu masu filaye, ciki har da shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai Kingsley Chinda, tsofaffin shugaban majalisar dattijai Iyorchia Ayu da Ameh Ebute, da Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Tahir Monguno, da sauran mutane 610.
An ba su wa’adin makonni biyu don biyan kuɗin da ake bin su ba shi ko kuma za su fuskanci matakin soke filin nasu kamar yadda aka yi wa wasu.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
