Connect with us

News

Nyesom Wike Ya Kwace Filin Buhari, Abbas, Akume Da Wasu Mutane 756 A Abuja 

Published

on

Wike Ya Dakatar Da Sakatare Janar Na Hukumar FCDA Har Sai Baba Ta Gani

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya kwace filaye mallakar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas; da Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.

Advertisement

Haka kuma, dana wasu fitattun mutane 759 a Maitama II, Abuja. Haka kuma sokewar ta shafi rashin biyan takardar shaidar zama.

KASAFIN KUDIN 2025: Tayoyin Motocin Fadar Shugaban Kasa Da Gina Ofisoshi Za Su Lakume Naira Biliyan 15 

A cikin wata sanarwa daban, ministan ya ba da gargadi mai ƙarfi ga wasu masu filaye, ciki har da shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai Kingsley Chinda, tsofaffin shugaban majalisar dattijai Iyorchia Ayu da Ameh Ebute, da Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Tahir Monguno, da sauran mutane 610.

Advertisement

An ba su wa’adin makonni biyu don biyan kuɗin da ake bin su ba shi ko kuma za su fuskanci matakin soke filin nasu kamar yadda aka yi wa wasu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending