News
Gwamnan Kano Ya Bukaci Sarakuna Da Hakimai Su Fara Shirin Hawan Sallah
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga Sarakunan Kano, musamman Hakimai, da su fara shirin gudanar da hawan Sallah cikin tsari da kwanciyar hankali.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen taron shan ruwan da ya shirya wa Sarakunan Kano da Hakiman su a ranar Talata a fadar gwamnatin Kano.
Kana Zubar da Ƙimar Mahaifinka A Arewa – Adnan Ga Seyi Tinubu
Ya jaddada cewa da zarar Sallah ta karato, jama’a daga ciki da wajen jihar Kano sukan fara murna, domin suna fatan ganin yadda ake gudanar da bukukuwan al’ada, musamman hawan Sallah.
Daga karshe, ya bukaci Sarakuna da Hakimai su tabbatar da cewa an shirya komai cikin lumana da walwala, domin gudanar da bikin cikin kyakkyawan tsari.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
