DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Kula da Hasashen Yanayin Sararin Samaniya ta Kasa (NiMet) ta yi hasashen samun yanayin na rana da gajimare...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar da ke yaki da almundahana da sauran lafukan da suka shafi cin hanci ta ICPC a Najeriya ta...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta kama wani mutum bisa zargin...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Gwamnatin Amurka ta yaba da kokarin da kasashen Najeriya da Afirka ta Kudu ke yi wajen tsaurara tsaro...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar hana sha da safarar miyagun kwayoyi a Najeriya – NDLEA ta kama wasu mutane 192 da ake zargi da...
DAGA MUAHMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ministan Sadarwa da Fasahar Bayanai na Saudiyya, Injiniya Abdullah Al-Swaha ya ce kasar za ta kera tare da fitar da motoci masu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar LP, Peter Obi, ya musanta zargin bai wa jami’an tsaro umarnin tsare Gwamnan Jihar Kaduna,...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rahotanni sun bayyana cewa wani mummunan hadarin kwale-kwale ya yi sanadin mutuwar mutane 15 a Karamar Hukumar Shagari da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani tsohon Malamin Jami’ar Bayero da ke Kano, Farfesa Aliyu Abdullahi Jibiya, ya yi kira ga matasa da su ci...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Gidauniyar kula da Zuciya ta Ƙasa, NHF, ta ce kashi 80 cikin 100 na masu mutuwa da wuri daga cututtukan zuciya za...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da bai wa Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno lambar girmamawar kasa ta CON (Commander...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Mambobin kungiyar ASUU, reshen Jami’ar Gwamnati ta Nasarawa da ke Keffi, NSUK, sun samu rarrabuwar kai...
DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAHI Tsohon shugaba kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya) ya shawarci al’ummar kasar su zama masu kwarin gwiwa da kyakkyawan fata duk...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rundunar ƴan sanda a jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wani karamin yaro...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce lallai za’a dauki matakin Shari’a akan dan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bai wa kamfanonin sufurin jirgin sama na ƙasashen waje kuɗinsu dala miliyan 265 bayan...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Muna murna da Dogaro ga Allah maɗaukakin Sarki Da ya rayamu ba waninsa ba. Al’ummar Hausa ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da kafofin yada labarai ta kasa a Najeriya ta janye matakin dakatarwar da ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Alkalin alkalan jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, Mai Shari’a Kashim Zannah, ya rantsar da alkalan...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wakilan Amurka da Iran na kan hanyar zuwa Vinenna, domin tattaunawa ba ta kai tsaye ba kan hanyoyin da za...