DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumomin Saudiyya sun cire shingen da suka sanya don hana alhazai tabawa da kuma sumbatar Al-Hajar Al-Aswad da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A yammacin yau Laraba ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa ragamar mulkin Jihar ga Mataimakinsa wanda...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA. Wata matar aure ta hallaka mijinta ta hanyar zuba mishi gubar asid saboda zai yi mata kishiya....
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa gwamnatin Muhammadu Buhari mai mulki ta ci amanar ƴan Najeriya a tsawon mulkinta a...
DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD Kungiyar Bayar da Agaji ta Kasa da Kasa, Action Aid, ta bayyana cewa hana sana’ar Acaba da kuma...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani ƙasurgumin ɗan bindiga mai satar mutane a Jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ya ce matsalar rashin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An sallami Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osinbajo daga asibiti bayan an yi masa aiki a ƙafarsa. Babban liktia...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Najeriya ce ta zo ta 18 a cikin jerin kasashe 43 da suka shiga gasar tsere da tsalle-tsalle ta...
DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD Kungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa za ta bi sahun takwararta kwadago ta Najeriya (NLC), domin nuna...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Akalla mutum 33 ne suka mutu, wasu da yawa suka jikkata lokacin da wata mota makare da fasinjoji ta fada...
Shugabannin dalibai na makarantun Jami,a (Students Union) su na gudun mawar da za su iya bawa yan uwan su dalibai dan ganin an magance wannan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Jam’iyyar NNPP ta yi kira ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ya yi murabus daga mukaminsa cikin gaggawa...
Daga kabiru basiru Fulatan Hukumar kula da alhazai ta Najeriya ta bayyana manyan matsaloli da suka jawo aka samu cikas a aikin diban...
Daga kabiru basiru Fulatan Ɗan Majalisar Dattawan Najeriya Ike Ekweremadu da matarsa sun sake gurfana a gaban kotu a London, bisa zarginsu da...
Daga kabiru basiru fulatan Ɗumbin ƴan fansho sun gudanar da zanga-zanga a gidan gwamnatin jihar Taraba da ke Jalingo, saboda kin biyansu hakkokinsu....
Daga kabiru basiru fulatan MutuM tara sun mutu, yayin da wasu sha biyu suka jikkata a wani hadarin mota tsakanin ababen hawa guda hudu a...
Daga yasir sani Abdullah Jami’an ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wasumatasa biyubisa zargin satar ragon Sallar wani mutum Sadiq Abolore wanda kudinsa...
Daga kabiru basiru fulatan A yau Lahadi za a gudanar da taron koli na kasashen ƙungiyar ECOWAS a birnin Accra na Ghana. ...
Daga kabiru basiru fulatan Gwamnatin jihar kaduna ta bayyana cewa takori malamai 2,357 ne saboda saboda basu cancanta ba kuma sun fadi a...
To understand the new smart watched and other pro devices of recent focus, we should look to Silicon Valley and the quantified movement of the latest...