Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero CFR, JP, CNOL, Ya sake nada wasu sababbi Hakimai guda hudu tareda daga Darajar wasu Hakimansa guda...
Wata mata da ta kwashe tsawon shekaru 9 da aure ba tare da ta haihu ba, cikin Ikon Allah wannan karon ta haifi ‘ya’ya 5....
Jagoran ‘yan adawa a Kenya, Raila Odinga ya sanar da soke zanga-zangar da suka shirya yi don ci gaba da nuna bijirewa ga gwamnati a ranar...
Tsohon Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, ya ce abu ne mai yiwuwa a iya yin kutse cikin rumbun adana bayanan...
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce ta fara raba muhimman kayan zabe a fadin Kananan Hukumomin Jihar Yobe. Kwamishinan hukumar A Jihar, Alhaji...
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa da ta hada da sojoji, ƴansanda, SSS da NSCDC, sun kama shugabannin kananan hukumomin Ungogo da Rimingado na jihar Kano,...
Hukumar gudanarwa ta Tarayyar Turai ta faɗa wa ma’aikanta da su cire manjahar TikTok mallakar ƙasar China daga wayoyinsu na aiki da sauran naurori saboda...
Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar ya nuna akalla mace daya na mutuwa kusan kowane minti biyu a yayin haihuwa a shekarar...
Wasu mahara da ba akai ga tantance su wane ne ba sun kai hari kan ayarin magoya bayan jam’iyyar NNPP a unguwar Na’ibawa da...
Yan takarar shugabancin Najeriya 18 sun sanya hannu a kan yarjejeniyar amincewa da sakamakon zaben da za a yi ranar Asabar 25 ga watan nan...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ba da umarni a ci gaba da amfani da tsoffin takardun Naira 200. Buhari ya ba da umarnin a...
Kingsley Coman ya maimaita abinda Bayern Munich ta yiwa PSG a wasan karshe na cin kofin gasar zakarun Turai a 2020 yayin haduwarsu ta jiya...
Kotu ta bayar da belin wata ‘yar fim, Oluwadarasimi Omoseyin a kan kudi naira miliyan 5, a kan tuhumar ta da laifin cin zarafin...
An kashe mutum hudu ciki har da mace mai shayarwa, tare da kona akalla bankuna hudu a rikicin da ya barke kan karancin sabbin...
Kotun Masana’antu ta Ƙasa da ke zamanta a Kano, a yau Litinin ta umurci gwamnatin jihar Kano da ta yi biyayya ga halin da...
Dan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya dawo atisaye bayan raunin da ya ji sati biyu da suka wuce. Mbappe ya dawo...
Wasu ‘yan bindiga sun kone Babbar Kotun Oguta da ke Karamar Hukumar Oguta a Jihar Imo. Harin wanda ya faru a daren ranar Lahadi,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shaida wa babban sifeton ‘yan sandan ƙasar tare da manyan hafsoshin sojin ƙasar cewa idon ‘yan Najeriya da ma duniya...
Allah ya yi wa Sarkin Dutse Alhaji Nuhu Muhammadu Sunusi rasuwa. A cikin tabbataccen adireshin sa na Facebook wani mai rike...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Alkalan wasa 29 da ga Nijeriya ne za su busa wasanni a ƙarƙashin FIFA a 2023. Kamfanin Dillancin Labarai...