DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Manyan jam’iyyun hamaiyya na kasar sun fara mayar da martani kan kiran da ‘dan takarar shugaban kasa a zaben da ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon mataimakin shugaban kasa , Atiku Abubakar ya ce yana da yakinin cewar hadewar jam’iyyun hamaiyya wuri daya zai temaka wajen...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja, ta soke cancantar shiga takara ta ɗan takarar jam’iyyar APC, Cif Timipre Sylva, zaɓen...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC mai mulkin kasar nan ta bukaci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kuma dan takarar shugaban kasa a zaben...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bayyana cewa wadanda suka gudanar da zanga-zanga a babban ofishin jakadancin Najeriya da ke...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sama da kwanaki 100 bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10, aƙalla ‘yan majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5 Kotu ta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wasu yan Najeriya sun bayyana damuwarsu ga Jaridar Sahara Reporters cewa ana kokarin hanasu bayyana damuwarsu ta hanyar zanga-zanga wa shugaban...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Mohammed Usaini Gumel, a ranar Alhamis, ya gayyaci shugabannin jam’iyyar NNPP da na APC, a wani taron...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC mai mulki ta fara shirin yiwa mambobinta sama miliyan 40 rajista ta hanyar amfani da na’ura domin kara karfinta...
DAGA MIUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN An sace Sakataren Jam’iyyar APC, Hon. Kawu Ibrahim Yakasai a jihar Kaduna. An sace Yakasai wanda tsohon Shugaban karamar hukumar Soba...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Bayanai na kara fitowa kan dambarwar da ta tashi a hedikwatar jam’iyyar APC da ke Abuja a ranar Alhamis, inda ‘yan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI. Jam’iyyar APC reshen jihar Kano tayi kira ga mambobinta da su tashi tsaye domin kare dimokradiyya da bangaren shari’a yayinda Jam’iyyar NNPP...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA. Jam’iyyar APC mai mulki ta ce akwai yiwuwar sukar da ake ci gaba da yiwa ayyukan shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Ganduje...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Jam’iyyar PDP ta caccaki jam’iyyar APC akan zaben tsohon gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar na kasa. A...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Fadar shugaban kasa ta ce ba ta yi zaben tumun dare ba a nada tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce zai fi mayar da hankali wajen ganin karin mutane sun shiga jam’iyyar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A jiya ne dai ake sa ran kwamitin zartarwa na jam’iyyar APC zai amince da zaben Dakta Abdullahi Ganduje a matsayin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya, kamar yadda ...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, kuma dan takarar Shugabancin Majalisar Dattawa, Abdul’aziz Abubakar Yari, ya ce tsarin karba-karba na jam’iyyar APC...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A wani ɓangare na yunƙurin da kwamitin gudanarwar jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ke yi na ganin ta magance matsalolin da...