Hukumar Hisbah a Kano ta musanta rahotannin da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke cewa ta kama wani shugaban ƙaramar hukuma tare da wasu...
Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kama mata shida da maza uku bisa zargin shirya taron casu da suka kira na bankwana da Shaidan yayin da...
Jami’an Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yi samame a ranar Takutaha a sassa daban-daban na birnin Kano, inda ta kama wasu matasa da dama bisa...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta raba auren wasu matasa biyu da suka ɗaura wa kansu aure ba tare da sahalewar iyayensu ba, lamarin da ya...
Hukumar Hisba Ta Hana Kidin Gwauro sabida, ya sa bawa koyarwar Addinin Muslunci Mataimakin Babban Kwamandan Hukumar Hisba, Dakta Mujahideen Abubakar, ya tabbatar da cewa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wani mutum da budurwar sa bisa daura aurensu a gidan cin abinci na Banana da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Jami’an Hisbah na Jihar Kano aikin da suka gudanar kwanan nan ya kai ga ceton ƙananan yara mata 16 da ake fataucin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta koka kan nuna halin rashin kula da Iyaye ke yi ga yaransu a jihar bayan ta...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar Hisbah ta jaddada cewa har yanzu akwai dokar hana taron biki musamman tsakanin maza da mata, da zarar karfe 11 na...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rundunar Hisbah ta Kano ta kama wani kwamishinan Jigawa bisa zargin sa da lalata da matar aure. Kwamishinan da hukumar ba ta...
DAGA NUSIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar Hisbah ta yi duba akan kukan da wasu al’ummar Kano suka kai mata game da wasu lamuran rashin tarbiyyar da ke...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wani Lauya mai zaman kan sa a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya ya buƙaci Shugaban hukumar Hisba na jihar Sheikh...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da sanarwar neman wasu shahararrun masu amfani da shafin Tiktok guda shida saboda furta kalaman...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kammala bincikenta a kan wata uwa mai suna Malama Khadija Rano, bayan an...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata kungiyar addinin Musulunci mai zaman kanta mai suna Hisbah, ta jagorance garkame wuraren shan giya sama...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wasu matasa 19 sun shiga hannun Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, kan kokarin hada auren jinsi daya a jihar....