Rahotanni daga majiyoyi masu kusanci da harkokin siyasar Kano na nuna cewa gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf, na iya ficewa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC...
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano ta sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na Karamar Hukumar Birni, Hon. Ibrahim Rabi’u Change, da mataimakinsa,...
Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar mazabar Sumaila, Hon. Zubairu Hamza Masu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Hon....
Kungiyar tsoffin kansilolin jam’iyyar APC a Jihar Kano ta kai ziyarar godiya ga Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na jihar, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya,...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar NNPP ta rasa kowane irin tasiri a siyasar Najeriya, yana mai cewa jam’iyyar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata zargin da ke cewa ta karɓi bashin ₦177 biliyan domin samar da Ruwan Sha a jihar daga...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya mayar da martani akan gayyatar da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Ganduje ya...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya roƙi gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya sauya sheƙa daga...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Jam’iyyar adawa ta NNPP a Najeriya ta ce hana ta kwace mata zaben da ta ci a jihar Kano, zai iya...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya bai wa Antoni-Janar kuma Kwamishinan Shari’ar jihar, Haruna Isa Dederi wa’adin awa 48...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Mai rikom mukamin shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Abba Kawu Ali, ya bayyana damuwa akan gazawar kotun daukaka kara na sakin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Manyan jam’iyyun hamaiyya na kasar sun fara mayar da martani kan kiran da ‘dan takarar shugaban kasa a zaben da ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon mataimakin shugaban kasa , Atiku Abubakar ya ce yana da yakinin cewar hadewar jam’iyyun hamaiyya wuri daya zai temaka wajen...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bayyana cewa wadanda suka gudanar da zanga-zanga a babban ofishin jakadancin Najeriya da ke...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sama da kwanaki 100 bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10, aƙalla ‘yan majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5 Kotu ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Mohammed Usaini Gumel, a ranar Alhamis, ya gayyaci shugabannin jam’iyyar NNPP da na APC, a wani taron...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Jam’iyyar New Nigerian People Party NNPP ta rubutawa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC wasika akan shirin da wasu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kwamitin ayyuka na kasa (NWC) na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya karyata zargin dakatar da Rabi’u Kwankwaso, dan takarar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI. Jam’iyyar APC reshen jihar Kano tayi kira ga mambobinta da su tashi tsaye domin kare dimokradiyya da bangaren shari’a yayinda Jam’iyyar NNPP...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran sansanin siyasar Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayyana irin kwarewar da ya...