News
Buhari Yaba Da Umarnin Fito Da Jirage Don Fara Sufuri A Kamfanin Nigerian Air
DAGA YASIR SANI ABDULLAH
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da jiragen sama guda uku domin fara zirga-zirga ka’in da na’in a sabon kamfanin jiragen sama na kasar mai suna Nigerian Air.
Ministan Sufurin Jirgen Sama, Hadi Sirika ne ya bayyana hakan ga ’yan jaridar Fadar Shugaban Kasa bayan kammala taron Majalisar Zartarwa ta Kasa a ranar Laraba.
Sanatoci Najeriya sun fice daga zauren majalisa a fusace kan kudurin tsige Buhari
Taron dai ya wakana ne karkashin jagorancin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a Fadar Ado Rock da ke Abuja.
Hadi Sirika ya za a fara sufurin ne da jirage guda uku kirar kamfanonin Airbus da Boeng, kuma za su fara zirga-zirga ne a iya cikin gida tukunna.
Muna tafe da karin bayani…
DAILY TRUST
Advertisements
