Connect with us

News

Sudan ta Kudu mai fama da rikicin kabilanci ta jinkirta zaɓe

Published

on

Salva Kiir da Riek Machar

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugabannin Sudan ta Kudu sun sanya hannu a kan wani shiri, da zai kara wa’adin mulkin gwamnatin rikon kwarya da ke cikin yarjejeniyar zaman lafiya ta wata 24

 

Advertisement

Karin zai fara ne daga ranar 22 ga watan Fabrairu na shekara mai zuwa, 2023.

Tsohon Babban Sufeton ‘Yan-sandan Najeriya Tafa Balogun ya rasu

Advertisement

Shugaba Salva Kiir da tsohon abokin hamayyarsa, Riek Machar, wanda yanzu shi ne mataimakin shugaba da wasu manyan ƙusoshi sun rattaba hannu a kan shirin a babban birnin Kasar, Juba yau Alhamis.

 

Advertisement

Wannan karin wa’adi na nufin Sudan ta Kudu ba za ta yi zaben da aka dade ana jira ba a watan Fabrairun shekara mai zuwa.

 

Advertisement

Sabuwar yarjejeniyar ta tanadi yin zaben a watan Disambar shekara ta 2024.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending