Connect with us

News

An dage bude makarantu a Sudan saboda ambaliya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnatin Sudan ta sanar da dage bude makarantu a fadin kasar, saboda ambaliya da ta daidaita yankuna da dama a kasar.

Advertisement

 

Da ma a wannan watan ya kamata a fara sabon zangon karatu a kasar, to amma yanzu an dage batun komawar har sai ranar 2 ga watan Oktoba, kamar yadda jaridun cikin gida suka ambato Ministan Ilimi Sir al-Khatim al-Huri yana fada.

Advertisement

Gwamnonin Arewacin Najeriya na so a kafa rundunar ‘yan sandan jihohi

Akalla makarantu 623 ne ambaliyar ta shafa, kuma an dauki matakin ne da nufin gyara su kafin a cigaba da karatu.

Advertisement

 

Ruwan sama mai karfi da ambaliya sun kashe sama da mutum 100, tare da lalata dubban gidaje a gwamman jihohin Sudan a makonnin da suka wuce.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending