Connect with us

News

An Yi Garkurwa Da Hafsan Dan Sanda A Kwara

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

’Yan bindiga sun yi garkuwa da wani hafsan dan sanda mai mukamin Mataimakin Sufirtanda, (ASP) Abdulmumini Yusuf, a yankin Ilori, babban birnin Jihar Kwara.

 

Advertisement

Aminiya gano cewa cewa a ranar Talata da dare ne ’yan bindiga suka yi awon gaba da ASP Abdulmumini a lokacin da yake kokarin shiga gidansa unguwar Ogidi da ke garin Ilori.

 

Advertisement

 

A ranar Alhamis Kwamishinan ’Yan Sandna Jihar Kwara, Paul Odama, ya ce, “Tabbas gaskiya ne, amma muna kan aiki a kan lamarin.”

Advertisement

An ceto mutumin da ya kwashe shekara 20 a kulle a Kaduna

Kakakin rundunar, SP Okasanmi Ajayi, ya ce babu cikakken bayani game da yadda abin ya farku, amma duk da haka, suna aika kai da fata domin ceto hafsan dan sandan da ’yan bindiga suka sace.

Advertisement

 

Wani mazaunin unguwar Ogidi mai suna Jamiu Abdulganiy ya ce sace dan sandan ya jefa yankin cikin zullumi da mamaki.

Advertisement

 

Amma kakakin ’yan sandan jihar, SP Ajayi, ya ce, “Duk da girman abin da ya faru, hakan bai sanyaya wa rundunarmu gwiwa ba a aikinmu na kare rayuda da dukiyoyin jama’a.”

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending