Connect with us

Politics

Jam’iyyar PDP tace babu Wani Koma Baya Kan Rashin Amincewa Da Bukatarmu A Gaban Kotu

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Jam’iyyar PDP ta ce kin amincewa da bukatar da ta yi na nuna yadda ake shari’ar karrakin zaben shugaban kasa kai tsaye ba wani koma-baya ba ne.

Idan za’a iya tunawa a jiya ne kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta ki amincewa da bukatar dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar daken a rika nuna zaman kotun kai tsaye.

Advertisement

Aikin Kidaya Ne Kawai Zai Iya Nuna Hakikanin Alkaluman Yaran Da Basa Zuwa Makaranta A Najeriya – UBEC

Da yake magana da manema labarai bayan kotun ta yanke hukuncin, lauyan PDP, Eyitayo Jegede ya ce maimakon su tsaya kan kin amincewa, jam’iyyar da dan takararta a shirye suke don kan rahoton share faga gabanin sauraron karar.

Dangane da hade dukkan koke-koke na kalubalantar zaben Bola Tinubu, Jegede ya ce dokar kasa ce ta tilasta batun, don haka ba su da wata adawa a kai.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending