News
JAMB ta tona asirin dalibar da aka ba kyautar N3m don ta ci 362
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar shirya jarrabawa ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa Hukumar ta gano cewa, matashiyar ta samu maki 249 ne ba 362 da take yada ta samu ba, kamar yadda rahoto ya bayyana A baya, dalibar ta samu kyautar kudade daga wani kamfanin mota a Najeriya, lamarin da ya dauki hankali matuka.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton ƙungiyar Tarayyar Turai kan zaɓen 2023
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa (JAMB) ta ce za ta janye sakamakon jarrabawar da Ejikeme Joy Mmesoma ta yi na UTME.
Hukumar ta ce matashiyar ta samu maki 249 ne a jarabawar sabanin 362 da ta ke ta yadawa ta samu a baya, The Nation ta ruwaito.
Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da shugabanta na fannin hulda da jama’a Fabian Benjamin ya fitar ranar Lahadi a Abuja.
-
News7 days agoShekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
-
News3 days agoKotu Ta Daure Wani Limamin Masallacin Juma’a Wata 1 Kan Tura Bidiyon Tsaraici Ga Matar Aure A Kano
-
News5 days agoƘalubalen Da Masu Ƙananan Sana’o’i Ke Fuskanta Saboda Ƙarancin Wutar Lantarki A Kano
