Connect with us

News

Karin Kashi 50% Na Farashin Data Da Na Kiran Waya Zai Kayo Cikas Ga Tsarin Koyo Da Koyarwa —Dalibai

Published

on

DAFA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Dalibai a Najeriya sun yi kira da a duba batun karin harajin kashi 50% na farashin data da na kiran waya saboda matsalar tattalin arziki da ake fama da ita.

Advertisement

Dalibai a jihar Enugu sun ce ayyukan sadarwa, kamar sabis na yanar gizo ya inganta harkar koyo da koyarwa yarma da bincike .

Masu Kallo Sun Nemi Mai Shadda Ya Sallami Fiddausi Yahya Daga Shirin Jamilu Jidda

Dan haka kara harajin kashi 50% na farashin data da na kiran waya zai kawo cikas ga tsarin binciki, koyo da koyarwa.

Advertisement

Daliban sun bayyana hakan ne ya yin zantawar su da kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN).

Mista Divine Eze, dalibin dake karantar tsarin kula da Muhalli a Jami’ar Najeriya Enugu Campus (UNEC), ya bukaci Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC) da kamfanonin sadarwa da su janye batun karin harajin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending