Connect with us

News

Yayin da ake shirin koma wa hutu, gwamnatin tarayya ta tsaurara tsaro a makarantu

Published

on

DAGA   YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnatin tarayya ta ce tana haɗa kai da jami’an tsaro domin tabbatar da ingantaccen tsaro a makarantu yayin da za a koma hutu a ranar 12 ga watan Satumba.

Advertisement

Karamin Ministan Ilimi, Goodluck Opiah ne ya bayyana hakan a yayin wani taron manema labarai domin shirye-shiryen bikin ranar kare ilimi daga hare-hare ta duniya ta 2022.

‘Warr’: Ba zan ƙara cewa komai ba — Ado Gwanja

Advertisement

A tuna cewa a watan Yuli ne gwamnatin tarayya ta rufe Kwalejin Gwamnatin Tarayya, FGC, Kwali da sauran Makarantun Babban Birnin Tarayya, FCT, saboda fargabar harin ‘yan bindiga.

Ministan ya ce rufewar ba ta dindindin ba ce, don haka an kusa bude makarantu kuma FGC Kwali ma za ta kasance cikin shirin buɗe makarantun.

Advertisement

“Ma’aikatar, tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro za su kare makarantunmu gaba daya kuma hakan ba zai zama wani lamari da ba a sani ba.

“Ku tabbata cewa tsaron yaranmu yana da mahimmanci a gare mu,” in ji shi.

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY NIGERIAN

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending