Connect with us

News

Shugabannin bangarorin da suke fada da juna a Sudan sun amince da tsagaita wuta ta tsawon kwanaki bakwai.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

Shugabannin bangarorin da suke fada da juna a Sudan sun amince da tsagaita wuta ta tsawon kwanaki bakwai.

 

Advertisement

Tsagaita wutar da aka kulla a baya dai ba ta yi cikakkiyar nasara ba.

 

Ma’aikatan Sufurin Jiragen Sama Sun Janye Aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani. 

Akalla fararen hula dubu dari biyar rikicin ya daidaita a tsakanin kwanaki 17 da aka kwashe ana gwabza fada a tsakanin Sojin sudan da dakarun RSF.

 

BBC ya ruwaito cewa, sabuwar yarjejeniyar tsagaita wutar za ta fara aiki ranar Alhamis.

 

Advertisement

 

Wata sanarwa da ma’aikatar harkokin wajen Sudan ta Kudu ta fitar ta bayyana cewar bangarorin biyu masu rikici da juna sun amince su sanar da wadanda za su wakilce su a tattaunawar sulhu.

 

Gwamnatin Sudan ta Kudu ta bayyana aniyar shiga tsakani don sasanta rikicin na Sudan, kuma tuni aka zabe ta a matsayin guda daga cikin kasashen da za su jagoranci

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending