Connect with us

News

Kotu Ta Yanke Wa Wasu ‘Yan Mata 3 Hukuncin Kisa

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Babbar kotun jihar Niger mai lamba 7 da ke da zama a garin Minna ta yanke wa wasu ‘yan mata 3 hukuncin kisa sakamakon kama su da laifin kashe wata matar aure.

Advertisement

‘Yan matan 3 ‘yan uwan juna da suka hada da; Amina Aliyu, Aishat Mohammed da kuma Zainab Aliyu, mazauna unguwar Barkin Saleh da ke birnin Minna,

Majalisa Ta Kara Adadin Kudin Da Hukumar Kwastam Zata Tara A Shekarar 2025

NIGERIAN JOURNAL ta ruwaito cewa tun a shekarar 2021 ne aka gurfanar da su gaban kotu kan wannan zargi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending