Daga Muhammad Muhammad zahraddini Ana alakanta ɗan wasan Faransa Kylian Mbappe da komawa Real Madrid idan kwantiraginsa ya ƙare da Paris St-Germain a karshen kaka, sai dai ɗan wasan...
Daga kabiru basiru fulatan Shugaban Senegal Macky Sall ya ayyana Litinin a matsayin ranar hutun aiki don ci gaba da murnar lashe Kofin Ƙasashen Afirka (Afcon...
Daga muhammad muhammad zahraddin Ƙasar Senegal ta lashe gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Afrika Acon ta shekarar 2021 An shafe mintuna 120 ana fafatawa ba...
Daga yasir sani abdullahi A yau Lahadi Masar za ta kara da Senegal a wasan ƙarshe na gasar cin kofin Afrika wato Afcon da Kamaru...
Daga muhammad muhammad zahraddin Wakilin Masar a Kamaru Medhat El-Meligy, ya ce Masar za ta ware jiragen sama 10 domin daukar magoya bayan kasar zuwa Kamaru...
Daga Muhammad Muhammad zahraddini Manchester City na sha’awar sayen dan wasan bayan Uruguay Ronald Araujo, mai shekara 22, wanda ya dakatar da tattaunawa da Barcelona. (Sport...
Daga muhammad muhammad zahraddin Tottenham za ta yi yunkurin dauko dan wasan Napoli Victor Osimhen a bazara bayan da kulob din na Italiya ya yi watsi...
Daga muhammad muhammad zahraddin Wannan nasara ta Egypt na nufin fitattun ‘yan wasan Liverpool, wato Mohamed Salah da Sadio Mane za su hadu a...
Daga muhammad muhamad zahraddin Kocin Chelsea Thomas Tuchel na zawarcin ɗan wasan Real Madrid mai shekara 24, Eder Militao, domin maye gurbin German Antonio Rudiger. (AS – in Spanish) Manchester City na...
Daga muhammad muhammad zahraddin Manchester City “za ta yi iya yinta” wajen shawo kan ɗan wasan Borussia Dortmund Erling Braut Haaland ya cimma yarjejeniya da su, duk da sanin...
Aubameyang na daf da sauya sheƙa zuwa Barcelona Yayin da saura ƙasa da awanni biyu a rufe kasuwar cinikaiyar ƴan wasa ta tsakiyar kaka, da alama...
Daga Muhammad Muhammad zahraddini Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta dauki dan wasan Wolves aro zuwa nan da karshen kakar wasanni ta ba. Kungiyar za...
Daga Yasir Sani abdullahi Kamaru ta kori gambia gida a kasar Aafcon A wasan da akayi ayau tsakanin gambia da kasar kamaru kamaru ta samu nasara...
Daga muhammad muhammad zahraddin Kungiyar Everton ta bai wa tsohon dan kwallon tawagar Ingila, Frank Lampard aikin horar da ita. Lampard, mai shekara 43, bai da...
Daga muhammad muhammad zahraddin Barcelona da Juventus sun mika wa Arsenal tayin daukar dan wasan gaban Gabon, Pierre-Emerick Aubameyang, mai shekara 32 a matsayin aro na...
Daga muhammad muhammad zahraddin A watan Satumba aka dauki Rajevac a matsayin kocin ‘yan wasan na Black Stars a karo...
Daga muhammad muhammad zahraddin Everton za ta tattauna da Frank Lampard, da Vitor Pereira da kuma Duncan Ferguson a kan aikin kocinta. Juventus ta amince ta...
Daga muhammad muhammad zahraddin Dan wasan gaban Bayern Munich da Jamus Thomas Muller ya ja hankalin Newcastle United da Everton, yayin da kwantiraginsa ke cikin shekara...
Daga muhammad muhammad zahraddin An yi watsi da tayin Tottenham na £38m kan ɗan wasan Porto asakin Colombia Luis Diaz, mai shekara 25. (Guardian) Aston Villa na dab da cimma yarjejeniyar saye...
Shugaban Kamaru Paul Biya, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kana bin da ya janyo turmutsutsun da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum takwas a wajen...