Daga yasir sani abdullahi Dan wasan Faransa Kylian Mbappe mai shekara 23 ya kwadaitu da Liverpool bayan raina kwazon Real Madrid a karawarsu ta zakarun Turai da kungiyarsa ta Paris...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Kaftin ɗin Tawogar Ƙwallon Ƙafa ta Ƙasa, Super Eagles, Ahmed Musa ya baiwa tsohon ɗan wasan ƙasar, Kingsley Obiekwu tallafin...
Daga muhmmad muhmmad zahraddin Kungiyar kwallon kafa ta Sevilla ta fara shirye-shiryen daukar dan wasan gaban Najeriya da Almeria Sadiq Umar. Yanzu haka kulob din da...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Ɗan wasan Faransa mai shekara 28 da ke buga tsakiya Paul Pogba, a shirye yake ya karbi tayi daga kungiyoyin firimiyar...
Daga muhmmad muhmmad zahraddin PSG ta doke Madrid 1-0 mai ban haushi a zagayen kungiyoyi 16 a birnin Paris. Dan wasan gabanta Kylian Mbappe ne ya...
Daga muhmmad muhmmad zahraddin Cristiano Ronaldo ne ya ci kwallon farko bayan an dawo hutun rabin lokaci, a wasan farko da United taci cikin wasanni hudu....
Daga muhmmad muhmmad zahraddin PSG na kokarin ganin ta kai ga matsayin lashe kofin gasar a karon farko yayin da Madrid take tunkaho da...
Daga muhammad muhammad zahraddin A lokuta da dama, yan wasan nahiyar Afrika da aka haifa a Turai ko kuma suka tashi a can sukan sauya sheka...
Daga kabiru basiru fulatan Mauricio Pochettino na son Manchester United ta sayi kyaftin din Ingila Harry Kane, mai shekara 28, daga Tottenham, idan ya bar Paris...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Sabon jadawalin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar ya nuna cewar, Najeriya ta haura matakai hudu, inda a...
Daga Muhammad Muhammad zahraddini ‘Yan sandan Brazil sun sanar da kama wani matashi mai kimanin shekaru 20 da suka yi imanin cewa yana...
Ɗan wasan gaba a Portugal Cristiano Ronaldo mai shekara 37 na son ayita ta kare tsakaninsa da wakilinsa kan makomarsa a Manchester United sakamakon yadda rayuwa ta yi...
Daga kabiru basiru fulatan Jose Peseiro ya ce ya fasa karbar aikin horar da tawagar Super Eagles ta Najeriya ne bisa rashin jituwa da suka...
Daga kabiru basiru fulatan Yan wasan Chelsea da ba a yi wa allurar rigakafin korona za su rasa damar buga wasan zakarun Turai da...
Daga Muhammad Muhammad zahraddini Senegal ta bai wa dukkanin ‘yan tawagar wasan kwallon kafa na kasar ladan kudi da filaye saboda nasarar da suka yi...
Daga Ibrahim abdullahi Dan wasan kwallon kafar Faransa, na fuskantar daurin shekara 4 a gidan yarin Faransa idan har a ka kama shi da...
Daga yasir sani abdullahi Manchester United ta barar da damar shiga jerin kungiyoyi hudu na farko na gasar Firimiyar Ingila a ranar Talata, bayan da...
Daga kabiru basiru fulatan. Hukumar kwallon kafa ta Najeriya, NFF, ta sanar da ranar 27 ga watan Maris, a matsayin ranar da tawagar kasar, Super...
Daga Muhammad Muhammad zahraddini Kyeftin ɗin tawagar Ingila Harry Kane ‘yana cikin farin ciki’ yayin da kocin Tottenham Antonio Conte da ƙungiyar ke son ɗan wasan...
Daga kabiru basiru fulatan Hukumar kwallon kafa ta Najeriya, NFF ta sanar da sauya fasalin yadda tawagar kasar, Super Eagles za ta kasance. NFF ta...