Daga kabiru basiru fulatan Wanene ke jagorantar rukunin D a gasar cin kofin Afirka na Kamaru 2021? Za a amsa wani bangare na wannan...
Daga Yasir sani Abdullah Dan wasan tsakiya na Faransa da Tottenham Hotspur Tanguy Ndombele mai shekara 25 na fatan komawa wata ƙungiyar cikin...
Daga muhammad muhammad zahraddin Kamaru za ta fara wasa da Burkina Faso ranar Lahadi a gasar cin kofin nahiyar Afirka da take karbar bakuncin gasar bana....
Daga usman Abdullahi jibirin Nguru Yobe Dan wasan tsakiya na Manchester United, Bruno Fernandes ya mayar da martani kan rade-radin da ake alakanta shi...
Daga muhammad muhammad zahraddin Ɗan wasan gaba na Borussia Dortmund da Norway Erling Braut Haaland na ganin Manchester City za ta yi kokarin daukarsa bayan da Manchester United ta janye daga jerin...
Daga Yasir sani Abdullah Ɗan wasan gaba na Borussia Dortmund da Norway Erling Braut Haaland na ganin Manchester City za ta yi kokarin daukarsa...
Daga Muhammad zahraddin Ɗan bayan Manchester City, Benjamin Mendy, ya shaƙi iskar ƴanci bayan da kotu ta bada belin sa a jiya Juma’a bayan an kawo...
Daga usman Abdullahi Nguru Yobe Kungiyar junior kano pillers tasamu nasara a wasan sada zumunci daya gudana a jahar Yobe inda ta doke abokiyarta. ta...
Daga kabiru basiru fulatan Manchester United na ƙoƙarin ɗauko Sergej Milinkovic ɗan wasan tsakiya ɗan ƙasar Serbia mai shekara 26 daga Lazio. (Calciomercato – in Italian) United ta kuma yi...
Daga kabiru basiru fulatan RA’AYI RIGA! A ranar Lahadi 9 ga wannan wata na Janairu ne za a bude gasar cin kofin kwallon...
Daga Usman Abdullahi Nguru Kungiyar Aston Villa ta amince ta dauki aron tsohon dan wasan Liverpool Phillippe Coutinho aro daga Barcelona zuwa karshen kakar nan. yarjejeniyar...
Daga Yasir sani Abdullah Tsohon Ɗan Majalisa mai wakiltar Ƙananan Hukumomin Takai da Sumaila a Majalisar Wakilai ta Taraiya, Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya...
Daga muhammad muhammad zahraddin Liverpool na daf da daukar Luis Diaz, dan wasan gefe dan Colombia mai shekara 24 daga Porto. (Sun) Cristiano Ronaldo na iya barin Manchester United a ƙarshen...
Daga Usman Abdullahi Nguru A tsakanin watannin Yuni da Yulin bara ya kamata a yi gasar, amma annobar COVID ta sa aka dage zuwa...
Daga Usman Abdullahi Nguru Manchester United na da kwarin gwuiwar sayen dan wasan tsakiyar Wolves da Portugal Ruben Neves a wannan watan na Janairu. (The Sun)...
Daga Muhammad Zahraddin Hukumar kwallon kafar Ingila, FA, ta gurfanar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal a gaban kotu saboda gazawar ‘yan wasanta na yin ɗa’a...
Daga Yasir sani Abdullah Arsenal za ta saurari tayin da duk wata kungiya za ta yi wa Pierre-Emerick Aubameyang, wanda zai iya barin kungiyar a wannan...
Daga Yasir Abdullah Za a buga wasan daf da karshe a Spanish Super Cup tsakanin Real Madrid da Barcelona ranar 12 ga watan Janairun 2022. Daya...
Daga Hamza Yusuf Yobe Real Madrid da Paris St-Germain da Bayern Munich da kuma Juventus duka sun fara tattaunawa da wakilan Antonio Rudiger kan yarjejeniyar sayen...
Daga Hamza Yusuf Yobe Mai horar da ‘yan wasan Manchseter United Ralf Rangnick, ya ce akwai jan aiki a gaba muddin kungiyar na so ta...