Connect with us

News

Ana fargabar mutuwar mutane da dama, wasu kuma sun makale a yayin da wani bene mai hawa biyu ya rufta a Abuja

Published

on

rugujewar wani bene mai hawa biyu

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba sun mutu sakamakon rugujewar wani bene mai hawa biyu a babban birnin tarayya Abuja.

Advertisement

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa lamarin ya afku ne a daren ranar Laraba sakamakon mamakon ruwan sama da aka samu.

Pepe zai iya koma wa Saudiyya,Man City za ta sayo Nunes

Ginin yana kan titin Legas mai yawan jama’a, ƙauyen Garki, gundumar Garki II a Abuja.

Advertisement

Rahotanni na nuni da cewa kawo yanzu an ceto akalla mutane bakwai tare da kwashe su zuwa asibiti, yayin da wasu ke makale.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending