Gwamnatin Tarayya ta sanar da buɗe fara rejistar neman guraben karatu a ƙasashen waje na shekarar 2026 ƙarƙashin Petroleum Technology Development Fund (PTDF), domin bai wa...
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta soki matakin gwamnatin Tarayya na kafa babbar matatar zinare a jihar Lagos, tana mai cewa shirin ya saɓa wa ka’idojin adalci,...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta musanta rahotannin da ke cewa an sace wasu mabiya addinin Kirista aƙalla 163 a yankin ƙaramar hukumar Kajuru. AMINIYAAMINIYA ta...
Sarkin Jinkan Hausawan Afrika, Ambasada Ibrahim Ali Ibrahim (Abba Alra-iwas), ya yi Allah-wadai da kisan matar aure da ’ya’yanta shida a Jihar Kano. An kashe Fatima...
Shugaban limaman birnin Ilorin a jihar Kwara Sheikh Muhammad Bashir Saliu, ya rasu yana da shekaru 75. Rahotanni sun ce ya rasu ne bayan yi masa...
Tanka mai ɗauke da dizal ta kife a gadar Tincan Liverpool da ke yankin Apapa a jihar Legas, inda wasu mazauna unguwa da masu wucewa suka...
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ranar Lahadi ya yi gargaɗin cewa za su gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta kuskura ta kai hari kan Shugaban Addini...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kebbi ta sanar da cafke wani mutum mai suna Sule Gurmu, wanda ake zargi da kashe matarsa, Umaima Maidawa, mai shekaru 25,...
A wasu sassan Jihar Kano, fargaba na ci gaba da yaduwa a tsakanin al’umma, musamman mata masu zaman gida, sakamakon rahotannin kisan gilla da ake samu...
A ‘yan shekarun nan, ana yawan samun rahotannin kisan-gilla a Jihar Kano inda akasari kisan ke tayar da hankalin jama’a. Duk da cewa a faɗin Nijeriya...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta bayyana cewa ta kashe fiye da ‘yan bindiga 40 a hare-haren sama da ta kai a wasu sassan Jihar...
Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na...
Kungiyar BSAF Health and Cancer Advocacy Network (BSAF-HCAN) ta yabawa Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano bisa gaggawar daukar mataki tare da nasarar kama wadanda ake zargi...
Fiye da Musulmai miliyan uku daga sassa daban-daban na Najeriya da wasu ƙasashen Afirka ne suka hallara a Jihar Katsina domin halartar bikin Mauludin marigayi jagoran...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta ce ta fara gudanar da bincike kan wani mummunan kisan gilla da aka yi wa wata mata da ’ya’yanta shida...
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Ƙasa (NCoS) reshen Jihar Kano ta ce ta kama wani matashi mai shekaru 20 bisa zargin yunƙurin shigar da...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF), ta hannun sashen sama na Operation Hadin Kai (OPHK), ta hallaka fiye da mayaƙan ƙungiyar ISWAP 10 a hare-haren sama...
Aƙalla adaidaita sahu 17 da kuma tankokin dakon man fetur guda biyu ne suka kone ƙurmus sakamakon Gobara biyu da suka tashi a wasu gidajen mai...
Mutane a kauyen Jagalari da ke Karamar Hukumar Fune a Jihar Yobe, sun nakasta wani da ake zargi barawon dabbobi ne Rahotanni sun bayyana cewa lamarin...
Jami’an Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) sun gurfanar da Amadu Sule, Daraktan Kamfanin TMDK Terminal Limited, a gaban kotu kan zargin sama da...