Gwamnatin jihar Laziqiyyah da ke ƙasar Siriya ta haramta wa mata ma’aikatan gwamnati chaba kwalliyar fuska yayin lokutan aiki a ofisoshi da ma’aikatun gwamnati, matakin da...
DAGA UMAR IBRAHIM MUHD Wasu gungun fusatattun matasa a unguwar Dorayi, karshen Waya, dake jihar Kano Sun bankawa wani da ake zargin Barawon Waya ne wuta...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tabbatar da cewa ’yan ta’adda sun kashe tare da ƙona mutane huɗu da ransu a ƙauyen Gwargwabe, da ke yankin Nahuce a...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta cafke wasu mutane uku da ake zargi da sayen wata mota kirar Mercedes Benz GLE ta hanyar amfani da sakon...
Hukumar Hana Safarar Mutane ta Kasa (NAPTIP) reshen Taraba ta kama wani mutum da ake zargi da safarar yara 10 a Jalingo, babban birnin jihar. Kwamandan...
Gwamnan Katsina zai gina gidaje 3,750 a mahaifarsa Radda da Kankiya mahaifar ministan gidajen Najeriya kan kudi naira biliyan 155 Mataimaki na musamman ga gwamnan Umaru...
Dan jarida Usman Abubakar Usmaniyya, ya sanar da a niyyarsa ta tsayawa takarar ɗan Majalisar Dokokin Jihar Gombe a zaɓen shekarar 2027, bayan abin da ya...
Caca na ƙara yaɗuwa a tsakanin matasan Arewacin Nijeriya duk da haramci da gargadin addini, lamarin da ke jefa matasa cikin talauci da matsalolin rayuwa. A...
A ranar Litinin, 26 ga watan Janairun 2026 ne rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a ƙasar wanda aka yi a shekarar da...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce za ta fara amfani da tsaffin dakarun soji da suka yi ritaya domin taimakawa wajen yaƙi da ta’addanci a wasu sassan...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta ce ta cafke wani da ake zargi da zama shugaban wata ƙungiyar daba da ake nema ruwa a jallo, Sunusi...
A karo na biyu cikin kaka guda, Real Madrid za ta kara Benfica a wasan cike gurbi, don fayyace ƙungiyoyi 16 da za su je zagayen...
Kasar China ta zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane 11 dake da alaka da kungiyoyin ‘yan daba, wadanda suka kware wajen zamba cikin aminci ta...
An kama wasu ma’aurata mazauna jihar Legas bisa zargin su da kitsa garkuwa da kansu tare da karɓar Naira miliyan 10 daga dangi da abokansu a...
Asusun Bayar da Lamunin Karatu na Ƙasa (NELFUND) ya tsawaita wa’adin cike neman lamunin na zangon karatun shekarar 2025/2026 daga ƙarshen watan nan na Janairu har...
Ana fargabar tangarda a ayyukan filayen jiragen sama a faɗin Najeriya daga ranar Litinin, yayin da wakilan masu safarar kaya ke barazanar gudanar da zanga-zanga kan...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce an samu tashin gobara sau biyar a sassa daban-daban na birnin Kano cikin sa’o’i 24, daga ranar 27...
Gwamnatin Tarayya ta amince da gina layin dogo na zirga-zirgar cikin birni a Kano, kan kuɗin da ya kai Naira tiriliyan ɗaya, domin inganta harkokin sufuri...
A karon farko Nijeriya da Saudiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar daukar ma’aikata da samar da hanyar samun aiki a hukumance tsakanin kasa mafi karfin tattalin...
Jami’an binciken sojoji sun gano Mohammed Ma’aji, Kanal a Rundunar Sojin Najeriya, a matsayin babban jagoran yunkurin juyin mulkin da aka yi domin kifar da gwamnatin...