A ranar Litinin ne Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a Nijeriya ta ba da umarnin a tsare wasu mutum tara da ake zargi da laifin...
Akalla shaguna 25 da Katina 19 ne a ka tabbatar sun kone a babbar Kasuwar Singa da ke a birnin Kano. Mai magana da yawun hukumar...
DAGA BALARABE IBRAHIM SULAIMAN Bayan kammala sauyin jam’iyyar Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, daga NNPP zuwa APC, muhawara na ci gaba da karfi...
Asibitoci da dama a sassan Najeriya na fuskantar karancin maganin dafin maciji , lamarin da ke ci gaba da haddasa mutuwar mutane da nakasa, musamman a...
Rahotanni sun nuna cewa manoman Najeriya sun yi asarar kusan Naira tiriliyan 5 a cikin shekaru biyu da suka gabata, sakamakon manufofin gwamnati da suka haddasa...
Rahotanni na gaggawa sun tabbatar da cewa an samu tashin gobara a kasuwar Singa da ke Bello Road, cikin birnin Kano, lamarin da ya tayar da...
Gwamnan Jihar Kano ya naɗa Abubakar Ibrahim Matawalle a mai riƙon Babban Daraktan Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar. Wannan na cikin sanarwar da Daraktan Yada...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Akwa Ibom ta sanar da kwato alburusai 415 daga wata motar haya da ke kan hanyar Calabar–Itu, tare da kama direba da...
Masana kiwon lafiya a Jihar Ogun sun yi gargadi kan karuwar mutuwar mata masu juna biyu, inda suka danganta lamarin da yawaitar zubar da ciki ba...
Peter Obi, ya soki Shugaba Bola Tinubu, bisa lokacin da ya shafe a ƙasashen waje a watan Janairun 2026, maimakon mayar da hankali wajen ciyar da...
Jagoran addini na Iran, Ali Khamenei, ya yi gargaɗin cewa duk wani farmakin da Amurka ta kai kan Iran zai iya haifar da yaƙin yanki. ‘Idan...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama mutane 21 da ake zargi da hakar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a wani sumame da aka gudanar a...
Best Medix 24 ya samo hanyoyin sarrafa magunguna da suka zo a nau’ika na manya zuwa sarrafa su i zuwa na yara ƙanana da zasu iya...
Wasu da ake zargin ’yan ta’adda ne , a safiyar Lahadi, sun kona ofishin ‘yansanda da cocin UMC a garin Sokombara da ke karamar hukumar Agwara...
Iran ta ayyana rundunonin soja na kasashen Turai a matsayin “kungiyoyin ta’addanci”, in ji kakakin majalisar, bayan Hukumar Tarayyar Turai (EU) ta yanke shawarar sanya wannan...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce wani yaro mai shekaru uku ya rasu bayan faɗawa cikin rijiya a ƙauyen Wangara da ke Karamar Hukumar...
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya kori Kwamishinan Ilimi na Manyan Makarantu, Farfesa Amari Omaka, tare da tube sarakunan gargajiya da shugabannin kauyuka a yankin Amasiri...
Jami’an runduna ta 22 tare da hadin gwiwar ofishin mai bai’wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu sun lalata sansanonin ‘yan bindiga da...
Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Kasa NCDC ta bayyana cewa a cikin makonni uku na shekarar 2026 zazzabin lassa ta yi ajalin mutum 17 a jihohi...
Masu harkar sayar da man fetur a Najeriya, tare da masana harkar makamashi, masu sa ido da ƙungiyoyin ƙwadago, sun bayyana damuwa kan yadda ake fama...