Wata Kungiyar matasa mai zaman kanta, Youth Society for the Prevention of Infectious Diseases and Social Vices (YOSPIS), ta bukaci Gwamnatin Jihar Kano da ta dauki...
DAGA ABBA ANWAR, KANO Maganar cewa Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa kuma Mataimakin Farko Na Kakakin Majalisar Kasashen ECOWAS Sanata Barau Jibrin shine jagoran APC a jihar...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta samu Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da laifin raina kotu, inda ta umarce ta da ta biya tarar Naira miliyan...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta raba auren wasu matasa biyu da suka ɗaura wa kansu aure ba tare da sahalewar iyayensu ba, lamarin da ya...
Wata kotun majistare da ke Kano ta tura wani matashi mai suna Salmanu Yakubu gidan gyaran hali, bayan da aka gurfanar da shi bisa zargin mallakar...
Wani bincike da aka gudanar a Jihar Kano ya nuna cewa adadin yara da ba sa zuwa makaranta na ƙaruwa, musamman a cikin al’ummomin karkara da...
Wani gini mai bene uku da ke unguwar Legas Island ya rufta a safiyar Alhamis, lamarin da ya jikkata wasu daga cikin mazauna cikin ginin. Ginin...
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kai hari gidan tsohon Ministan Wasanni na Tarayya, Damishi Sango, da ke ƙauyen Dalwal a ƙaramar hukumar Riyom...
DAGA ABBA ANWAR, KANO A halin yanzu, tambayar da ke yawo a tsakanin masu ruwa da tsaki a siyasar Kano ita ce: Shin Sanata Barau I....
Al’ummar unguwar Uwar Kwari da ke Hotoron Arewa a karamar hukumar Nasarawa dake Jihar Kano, sun koka kan yadda lalacewar hanya da toshewar magudanan ruwa ke...
Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC da ke Kano ta isa birnin Asaba na jihar Delta domin shiga gasar NNL Super 8, wadda ke share fagen...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana godiyarta ga Gwamnatin Tarayya bisa kammala gyaran da ta yi wa cibiyar NCC Digital Industrial Park da ke cikin sakatariyar Audu...
Shugaban karamar hukumar Rogo a Jihar Kano, Alhaji Abubakar Mustapha Rogo, ya bayyana cewa gwamnatin karamar hukumar za ta ci gaba da aiwatar da muhimman ayyukan...
Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, mamallakin rukunin jami’o’I na MAAUN ya roƙi gwamnatin tarayya da ta karrama marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ta hayar sanya sunansa a...
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta bayyana cewa mutane fiye da 600 da suka ɓace sakamakon ambaliyar ruwa da ta afku a Mokwa, Jihar Neja, ana kyautata...
Rundunar ’Yan Sandan Chester da ke kasar Birtaniya ta cafke wasu manyan ma’aikatan asibitin Countess of Chester (CoCH) kan zargin sakaci da kuma taimakawa wata ma’aikaciyar...
Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana matakin da Sarkin Gaya ya dauka na janye sarautar Wazirin Gaya daga hannun tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa an saka dokar hana fita a yankin Kakuri da wasu...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ta ce ta kama miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta kai sama da naira...
Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci al’umma da su kasance cikin shiri da himma wajen kare kansu daga hare-haren ƴan daba da masu kwacen waya da ke...