DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ma’aikatan hukumar aikewa da sakonni ta Nijeriya NIPOST, sun rufe babban ofishin hukumar da ke Abuja, suna zanga-zangar nuna adawa da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu ma’aikatan hukumar kwashe shara ta jahar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana da safiyar Litinin 9 ga watan Oktoba 2023,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bayyana cewa wadanda suka gudanar da zanga-zanga a babban ofishin jakadancin Najeriya da ke...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADIN Kungiyar Ƙwadago ta Kasa NLC da takwararta ta TUC sun jingine batun tafiya yajin aikin sai baba ta gani. jaridar Aminiya ta ruwaito...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugabannin Kngiyoyin kwadago na kasa za su gudanar da taro da takwarorinsu na rassan kungiyoyin ma’aikata don tattauna batun karin albashin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A wani bangare na bikin cika shekaru 63 da samun ‘yancin kai, ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje sun mamaye babbar hukumar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harƙoƙin Addinin Musulunci, NSCIA, Sa’ad Abubakar, Yayi kira ga ƙungiyoyin kwadago da su janye yajin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyoyin kwadago ana kasa sun ba da sanarwar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba a fadin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin tarayya ta sake gayyatar kungiyar kwadago ta kasa (NLC) don yin wata ganawa kan yajin aikin da ta ke shirin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wasu yan Najeriya sun bayyana damuwarsu ga Jaridar Sahara Reporters cewa ana kokarin hanasu bayyana damuwarsu ta hanyar zanga-zanga wa shugaban...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyar kwadago ta Kasa NLC ta sanar da kawo karshen yajin aikin gargadi na kwanaki biyu. Yanzu haka kungiyar ta umarci...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Dubban mazauna birnin Yamai sun fara zaman dirshan na sai yadda hali ya yi a harabar sansanin sojan Faransa da zummar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI. Tabarbarewar tattalin arziki da ya biyo bayan cire tallafin man fetur a kasar nan, ya tilastawa mata da Iyayen marayu a Kano...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Gomman masu zanga-zangar lumana sun fito kan titunan birnin Katsina don yin tir da da juyin mulkin sojoji suka yi a Jahuriyar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Wasu masu zanga-zanga sun mamaye tituna a Jihar Kano suna bayyana adawa da yunkurin daukar matakin soji kan wadanda suka yi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI. A halin yanzu, Ba lallai ba ne gamaiyar kungiyoyin kwadago su dauki matakin tafiya yajin aiki daga ranar 14 ga watan da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Rundunar sojin ruwa ta kasa tace tayi nasarar dakile yunkuri fasa rumbunan ajiyar kayan abinci ajihar Kano a ranar da kungiyoyin kwadago...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Kungiyar Kwadago ta Kasa (NLC) ta yi barazanar sake komawa zanga-zanga a ranar 14 ga watan Agusta matukar Gwamnatin Tarayya ba...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN. Ƙungiyar ƙwadago da takwarorin ta a jihar Kano sun fara zanga-zangar kin amince wa da cire talkafin man fetur danya jefa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A ranar Lahadi, Fira minister Faransa, Élisabeth Borne ta yi tir da harin da masu zaga-zanga suka kai gidan wani magajin...