Mutum ɗaya ya rasu, wasu uku kuma sun ji rauni mai tsanani sakamakon rikicin da ya barke tsakanin ƙungiyoyin ’yan daba biyu a Jihar Kano, rahoton...
wata gobara da ta tashi a yankin Gaida da ke kusa da Fatima Bread a ƙaramar hukumar Kumbotso dake Jihar Kano, ta ƙone gidaje uku tare...
Sanatan mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya zargi gwamnatin tarayya da sakaci wajen magance matsalar tsaro, yana mai cewa hankalinta ya fi karkata kan...
Mutane biyu ne suka mutu bayan da wani ƙaramin jirgin sama ya yi hatsari sannan ya kama wuta kusa da filin wasa na wata makaranta a...
Rahotanni daga Jihar Kwara na cewa wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun buƙaci a biya su kuɗin fansa har naira biliyan 3.52 domin...
Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa a ƙarƙashin gwamnatinsa da ke da niyyar tsayawa takara a zaɓukan shekarar...
Malamai sun ce bisa nassi an fara Zakkar Fidda-kai bayan hijirar Annabi Muhammad SAW da shekara biyu, wato a shekarar da aka wajabta Azumin Ramadan, saboda...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS ta sanar da cewa an samu raguwar farashin kayan abinci da sama da kashi 15 cikin 100 a watan Fabrairun 2026,...
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta rahotannin da ke cewa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, zai jagoranci hawan Sallah mai zuwa a jihar. A cikin...
Jami’an tsaro a Jihar Bauchi sun dakile wani yunƙurin sace ɗalibai a Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnati (Government Girls’ College) da ke jihar, bayan wasu da...
Fasinjoji da dama sun jikkata bayan wani jirgin ƙasa da ke jigila tsakanin Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga layin dogo sakamakon cin karo da wani...
Kotun Shari’ar Musulunci da ke Shahuci a jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Alƙali Abdu Abdullahi Wayyah, ta yanke hukunci kan wani matashi da aka samu da laifin dukan...
Yayin da watan Ramadan ke gab da karewa, hankulan jama’a sun fara karkata daga sayen abinci don buda baki zuwa kayan Sallah, musamman sababbin tufafi ga...
Fasinjoji da dama da ke shirin tafiya daga Abuja zuwa Jihar Kano domin gudanar da bikin Ƙaramar Sallah sun koka kan karin kudin mota da kamfanin...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta kama wani tsoho mai shekara 74 a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport...
Magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya a Jihar Kano sun zargi wasu ‘yan daba da suka ce na da alaka da jam’iyyar APC da kai hari tare da...
Gwamnan Jihar Abba Kabir Yusuf ya amince da rushe Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi tare da haɗa ta da Ma’aikatar Ilimi, a wani muhimmin mataki na ƙarfafa...
Jami’an rundunar sojin Najeriya ta Brigade ta 3 tare da hadin gwiwar jami’an Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) sun kama wata mace da ake zargi...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da biyan albashin watan Maris na shekarar 2026 da wuri ga ma’aikatan gwamnati domin ba su damar yin shirye-shiryen bikin ƙaramar...
Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano ta amince da aiwatar da ayyuka dan darajarsu ta haura Naira biliyan 310 domin inganta ababen more rayuwa a fannin ilimi,...