Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa wasu ’yan takarar gwamna a Najeriya sun kashe tsakanin Naira biliyan 20...
Sanata Adams Oshiomhole ya yi kira da a gaggauta kama tsohon Babban Daraktan NNPCL, Mele Kyari, kan zarge-zargen cin hanci da rashin gudanar da kuɗaɗen gwamnati...
Mutum biyu, kaka da jikarta, sun rasa rayukansu sakamakon mamakon ruwan sama da ya zo tare da iska mai ƙarfi a ƙauyen Bara da ke Ƙaramar...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta kama wani mutum mai suna Musa Adamu, mai shekaru 35, bisa zargin kai wa budurwarsa hari da guduma tare da...
Hukumar samar da daidaito da kare hakkokin mata ta jihar Plateau (PLASGEOC) ta bayyana damuwarta kan yadda wasu ƴan mata, ciki har da daliban manyan makarantu,...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta ci gaba da aiwatar da tsarin yi wa...
Wani tsohon kyaftin ɗin jirgin saman kamfanin Air Canada, Geoffrey Wall, ya shiga hannun hukuma bayan da ake zarginsa da amfani da takardun lasisin tukin jirgin...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kafa kwamitin don lura da kuma sa ido kan barazanar ballewar annobar Ebola a kasar. Bayanin hakan na kunshe cikin...
Cutar kwalara da ta fara ɓarkewa a farkon watan Mayun 2026 a Jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya ta yi sanadin mutuwar aƙalla mutum...
Mazauna Ƙaramar Hukumar Kiru, direbobin motocin haya, ‘yan kasuwa da sauran masu amfani da titin Kiru zuwa Yako sun bayyana damuwarsu kan jinkirin kammala aikin gyaran...
Majalisar dattawan ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta haramta shigo da tufafi da aka saƙa a ƙasashen waje domin bunƙasa noman auduga da kuma farfaɗo...
Jami’an tsaro sun kama wata matar aure mai suna Oluchi bayan zargin cewa ta shirya garkuwa da kanta domin karɓar kuɗin fansa daga hannun ’yan uwanta...
Majalisar Ƙoli ta Shari’a a Najeriya (SCSN) ta bayyana matuƙar damuwarta kan yadda matsalar tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a sassa daban-daban na ƙasar nan, inda ta...
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Reshen Jihar Kano, ta bayyana alhini da jimami kan rasuwar fitaccen ɗan jarida kuma gogaggen shugaban kafafen yaɗa labarai, marigayi...
Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Kano ta ce ta kama mutane 345 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban tare da kwato makamai 270 a wani...
Wani sabon bincike ya bayyana cewa hauhawar farashin man fetur na ci gaba da durƙusar da sana’ar Adaidaita Sahu a Arewacin Najeriya, inda aka gano cewa...
An tabbatar da mutuwar fasinjoji uku bayan wani jirgin ƙasa da ke tafiya tsakanin Warri da Itakpe ya kife a ranar Litinin, lamarin da ya tayar...
Wata mata mai aure mai suna Oluchi, wadda aka yi zargin cewa an yi garkuwa da ita a Jihar Edo, ta shiga hannu bayan jami’an ’yan...
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya ce fadada damar samun ingantaccen ilimi na daga cikin hanyoyin da suka fi tasiri wajen yaki da ta’addanci...
Yanbindiga sun yi garkuwa da dattijan garin Magamin Diddi da ke Ƙaramar Hukumar Maradun a jihar Zamfara su aƙalla 50 lokacin da suka je tattaunawar sulhu....