DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wani ɗalibin makarantar sakandaren Obada Idi-Emi da ke ƙaramar hukumar Imeko Afon a jihar Ogun, mai suna Ariyo, ya mutu bayan da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wasu Yan Kasuwar Mile 12 dake Jihar Lagos da suka fito daga Jihohin Arewa Dan sauran sassan Najeriya sun koka da halin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wani bincike ya nuna cewa san suga da yawa a lokacin yarinta da ma lokacin da yaro ke ciki na haifar da...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya (NPF) ta kama mutane 130, ciki har da ‘yan ƙasar waje 113 – galibinsu ‘yan ƙasar Sin da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasar ta bayyana cewa “mutane 10” sun mutu sannan kuma an kai wani jariri dan shekara...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan majalisar tarayya mai wakilar karamar hukumar Dala a jihar kano, Aliyu Sani Madakin Gini ya bayyana ficewarsa daga tafiyar Kwankwasiyya dake...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnatin jihar Kano a karkashin ma’aikatar lafiya, ta kaddamar da rigakafin cutar shan inna a karamar hukumar Ungogo, saboda yawan al’ummar yankin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN ’Yan Najeriya mazauna ƙasar Libya, sun shiga firgici bayan da Hukumomi suka fara kamen su biyo bayan hukuncin da Hukumar Ƙwallon Ƙafa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Mazauna Birnin Kano sun koka kan yadda sukace farashin gawayi ya sakeyin tashin gwauron zabi a wannan lokacin. A halin yanzu farashin...
DAFA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi Allah-wadai da matakin gurfanar da yara kanana a gaban...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kimanin masu zanga zangar su 76 ne aka tuhuma da manyan laifuffuka 10 da ya hada da cin amanar kasa, lalata kayayyaki,...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi watsi da shawarar da taron Majalisar Tattalin Arziƙin Nijeriya ya bayar na janye sabon ƙudurin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya bayyana alhininsa kan yaran da aka kama a lokacin Zanga-zanga. Gwamnan ya ce zan yi...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Yayin da aka fara aiwatar da Shirin Gangamin Mutane Miliyan Goma a faɗin wannan ƙasa, an buƙaci al’ummar jihar Kano da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Bayan daukar kwanaki goma 11 a jere babu wutar lantarki a sassan jihohin Arewacin Najeriya a yanzu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya naɗa Manjo Janar Olufemi Olatubosun Oluyede a matsayin muƙaddashin babban hafsan sojin ƙasa. Mai...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Majalisar dattatwan Najeriya ta tabbatar da nadin dukkanin ministoci bakwai da shugaba Bola Tinubu ya mika sunayensu ga majalisar ...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Bayan katsewar wutar lantarki sama da mako guda , Kamfanin dake rarraba wutar lantarki a Najeriya TCN yayi alkawarin cewar nan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano da daddale matsayar naira 71,000 a matsayin mafi ƙanƙanta albashin da zata ringa biyan ma’aikatanta. Gwamna...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta samu nasarar kama wasu mutane biyu Bukar Galadima da Sulaiman Ahmed...