Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da aikin tsaftar muhalli na watan Maris domin bai wa mazauna damar mayar da hankali kan shirye-shiryen bikin Sallah. Kwamishinan Muhalli...
‘Yan jaridu da gidajen yada labarai a jihar Kano suna da ‘yancin faɗar ra’ayoyinsu bisa ka’idoji da dokokin aikin jarida. Duk da haka, batuwan da suka...
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC), reshen jihar Kano, ta tabbatar da afkuwar wani mummunan hatsarin mota da ya lakume rayukan mutane biyu tare da jikkata...
Wata gobara mai girman gaske ta tashi a kasuwar ƴan gwangwan ɓangaren ƴan roba, wadda aka fi sani da Fatima Market, da ke unguwar Dakata...
Gwamnatin Jihar Kano ta nuna damuwa kan rashin bayyana hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yanke dangane da rikicin masarautar Kano. A cikin wata sanarwa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ƴan bindiga sun kai hari a gidan wani mai suna Alhaji Yusha’u Ma’aruf, wanda shi ne mai gudanar da asibiti mai zaman...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Malaman makarantar firamare a jihar Kano sun koka kan cire kudi daga albashinsu na watan Fabrairu ba tare da wani bayani ko...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano (KCSF) ta bayyana goyon bayanta ga matakin Gwamnatin Jihar Kano na kafa kwamitin tantance ayyukan kungiyoyin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gamayyar Kungiyoyin Farar Hula ta Kano (Kano Civil Society Forum – KCSF), wadda ke karkashin jagorancin kungiyoyi 87 na matasa, ta bayyana...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kakakin Majalisar Wakilai, Dr. Tajudeen Abbas, ya bayyana damuwarsa kan yadda mutane sama da 500,000 suka rasa ayyukansu sakamakon durkushewar masana’antun buga...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar yaki da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ta cafke wasu jami’an Karamar Hukumar Nasarawa da...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Majalisar dokokin Jihar Kano ta yi kira ga Gwamnatin Jihar Kano da ta duba yiwuwar yin garambawul ko sake nazari kan dokar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano ta jaddada Kudirinta na tallafawa masu bukata ta musamman, musamman masu lalurar laka domin inganta rayuwarsu. Kwamishinan yada labarai...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Ofishin Mataimakin Sufeto Janar na ƴansanda, shiyya ta 1 a Jihar Kano ya kama Abba Zizu, Babban Mai kawo Rahoto na Musamman,...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnatin jihar Kano ta koddari aniyar kawo karshen yawaitar tara shara akan tituna da wasu wurare da ake tara sharar ba...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A shekarar 2020 hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA karkashin jagorancin tsohon Manajan Daraktanta, Baffa Babba Dan’agundi ta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Fiye da malaman makaranta 3,000 daga kananan hukumomi 13 na Jihar Ebonyi suka gudanar da zanga-zanga a ranar Lahadi a Abakaliki, babban...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ƙasa ta (NDLEA) ta tabbatar da kama wani ɗan kasuwa wanda ya yi ƙoƙarin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babbar kotun jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya biya kamfanin Lamash Properties diyyar Naira Biliyan 8 da miliyan 511....
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Tsara Birane ta Jihar Kano, KNUPDA ta ce daga yanzu ta daina rusa gine-gine da aka yi ba bisa ƙa’ida ba,...