DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumomi a California sun ba da sanarwa ga al’ummomin da ke daura da Castaic Lake da su fice daga yankin, bayan da...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA Matar tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu, wato Mrs. Beatrice Ekweremadu, ta dawo Najeriya bayan an sako ta daga gidan...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar ‘kula da yan Najeriya mazauna kasashen waje tace a yanzu haka akwai mata sama da 5000 da suka makale a Kasar...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rundunar ƴan sandan farin kaya ta DSS ta shigar ƙarar tuhume-tuhume guda biyar da suke da alaƙa da ta’addanci akan ɗan gwagwarmayar...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta koka kan karin farashin man fetur tsakanin naira dubu 1 da 50 zuwa Naira dubu 1...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa Kwalejin Kimiyya ta tarayya a yankin Gwarinpa na babban birnin tarayya (FCT), wadda...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tankar mai ta kuma faduwa jihar Niger, inda mutane suka je ɗiban ganima, kwanaki biyu bayan irin wannan abu ya afku da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gamayyar al’ummar garin Rimin zakara da ke cikin karamar hukumar Ungoggo a nan kano, sun bukaci Gwamnanatin tarayya sa sauran wanda abin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Hajji ta Ƙasa NAHCON ta sanar da kuɗin kujera da kowani maniyyaci zai biya a aikin Hajji na bana. Wannan sanarwa...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Mafi akasarin masu sana’ar sayar Awara a cikin birnin Kano da kewaye sun daina kasuwanci saboda tsadar kayan hadi. Kayan hadin sun...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wara Babbar kotu dake garin Minna ta yanke wa Abubakar Muhammad-Buba hukuncin daurin rai da rai bayan an kama shi da laifin...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Wata mata mai suna Maimunat Ibrahim ta ce likitocin asibitin Aminu Kano sun cire mata mahaifa da Jaririn ta ba tare da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce ɓatanci da ake yi wa Fulani a fadin kasar bai dace ba. Gwamnan ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da masu amfani da manhajar Tiktok ( Kungiyar Kwankwasiyya Tiktokers) wadanda za su rika tallata aiyuka da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wasu fusatattun matasa sun kona wata Adaidaita Sahun, da ake kyautata zaton na masu satar waya ne akan titin Ibrahim Taiwo dake ...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Mutane Saba’in Da Bakwai Sun Rasa Rayukansu A Ya Yin Fashewar Tankar Mai A Neja. Mutane saba’in da bakwai sun rasa rayukansu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya jaddada kudirinsa na aiki kafada da kafada da masu ruwa da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A Madadin hukumar gudanarwa ta Jaridar Inda ranka da kungiyar Tijjanawan Kwankwasiyya Farum ke gayyatar yan Uwa da Abokan arziƙi zuwa wajen...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar Karɓar ƙorafi da yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano, ƙarkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado na neman mataimaki...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata dalibar mace a Kwalejin kimiyya da fasaha Jihar Kano wato Kano State Polytechnic, wadda aka boye sunanta ana zarginta da...