Wani jirgin kamfanin Delta Airlines ya gamu da matsala yayin da ɗaya daga cikin injinansa ya kama da wuta daidai lokacin da jirgin ke shirin tashi...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta cafke wani matashi da ake zargi da damfarar mata da sunan bayar da tallafin gwamnati, inda yake kwace musu wayoyin...
DAGA ABBA ANWAR, KANO Ziyarar da Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya kai domin yin ta’aziyya ga iyalan marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata a Kano, ta...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta bayyana haramta wani gangami da magoya bayan tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Labour Party (LP), Mista Peter Obi,...
Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC), Ola Olukoyede, ya ce hukumar na binciken wasu gwamnoni 18 da ke kan mulki a...
Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta kama wani mazaunin unguwar Durumi-2, Philip Jallo, bisa zargin sakaci da ya haifar da mutuwar wani yaro ɗan...
A yayin da duniya ke ci gaba da kokarin ganin yara na samun ilimi, al’ummar ƙauyen Dutsen Bakoshi da ke cikin ƙaramar hukumar Shanono a jihar...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wasu matasa hudu, sakamakon fadawa cikin wata magudanar ruwa da ta cika a unguwar Zangon Kaya,...
Rundunar ƴan sanda a jihar Kaduna ta ce ta cafke wani shugaban ƴan bindiga da ake nema ruwa a jallo tsawon shekaru 11, a wani samame...
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya, NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama da tsawa a wasu sassan ƙasar daga ranar Juma’a 18 ga watan Yuli...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (ICPC) zata gurfanar da Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kano (KANSIEC), Farfesa Sani Lawan Malumfashi, tare...
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki garin Daudawa da ke ƙaramar hukumar Faskari a jihar Katsina, inda suka...
Hukumar samar da magunguna da kayayyakin kula da lafiya ta jihar Kano ta ce ta rage kaso mafi yawan bashin da ta gada daga gwamnatin da...
Wani matashi ɗan Najeriya, Isa Abdullahi Gwamya, ya bayyana cewa yana ɗauke da saƙo mai matuƙar muhimmanci da ya shafi makomar al’umma, wanda ya ce ya...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da sauya sunan Jami’ar Maiduguri da ke jihar Borno zuwa Jami’ar Muhammadu Buhari. Shugaba Tinubu ya bayyana haka ne...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano (KAROTA) ta cafke wani direban mota bisa zargin take dokar hanya da kuma lalata shuke-shuken gwamnati da...
Dandalin YouTube mai mallakar kamfanin Google, ya sanar da sabon tsarin da zai shafi yadda masu ƙirƙirar bidiyo ke samun kuɗin talla, indaa ya bayyana cewa...
Hukumar Kula da Ƴansanda a Najeriya ta gurfanar da manyan jami’an Ƴansanda sama da 150 a gaban kwamitin ladabtarwa, bisa zargin aikata abubuwan da suka sabawa...
Gwamnatin Tarayya ta fitar da gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Jihar Kano da wasu jihohi goma a faɗin ƙasar nan, daga ranar 16 zuwa 20 ga...
Rundunar ƴan sanda a Jihar Kano ta tabbatar da cafke mutum 11 da ake zargi da hannu a kisan wasu ɗalibai biyu na makarantar kwana ta...