A kokarin inganta lafiyar al’umma da dorewar ci gaban jama’a, Hukumar Samar da Magunguna da Kayan Asibiti ta Jihar Kano (DMCSA), tare da hadin gwiwar kungiyar...
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa lokaci ya yi da al’umma za su tashi tsaye domin kare kansu daga hare-haren da suka zama ruwan...
Hukumar shirya jarrabawar kammala Sakandire ta Yammacin Afrika (WAEC) reshen Najeriya, ta bayyana kwace lasisin makarantu 574 da aka samu da laifin aikata maguɗi a jarrabawar...
Fursunoni 62 da ke zaune a Gidajen Ajiya da Gyaran Hali a jihar Kano sun kammala karatun sakandare, tare da samun horo na musamman a fannin...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta fara wani gagarumin mataki na kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam, a wani yunkuri na dakile yaduwar...
Tsohon alkalin Babban Kotun Jihar Kano, Mai Shari’a Wada Umar Rano, ya rasu yana da shekaru 75 a duniya, bayan fama da jinya mai tsawo. Marigayin...
Fitaccen jigo a jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, ya karyata jita-jitar da ke yaduwa cewa tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023, Dr. Rabiu...
Hukumar Kula da Haraji ta Jihar Kano (KIRS) ta kulle manyan kamfanoni tara da suka haɗa da cibiyoyin kasuwanci, makarantu masu zaman kansu da kuma wasu...
Ministocin harkokin wajen Nijeriya da Nijar sun gudanar da wata tattaunawa kan batun tsaron kan iyaka da ta’addanci da haɗin kan tattalin arziki a dai dai...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da sabon mataki da ke ba wa jami’an tsaro mata damar sanya hijabi yayin gudanar da aikinsu. Wannan na zuwa ne...
Shugaban babbar cibiyar kula da lafiya ta Essential Medical Care, Malam Tasiu Abdallah, ya yi kira mai karfi ga al’umma dangane da yadda yanayi mai zafi...
DAGA ISMAIL YUSUF MAKWARARI Shugaban Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Nijeriya, Sheikh Abdullahi Sale Usman, ya bayyana cewa hukumar na shirin gudanar da aikin Hajji...
Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta kaddamar da wani sabon atisayen kama baburan adai-daita sahu da ke dauke da hotunan batsa da rubuce-rubuce...
Wata sabuwar takaddama ta kunno kai tsakanin gwamnatin jihar Rivers da Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) biyo bayan janyewar NBA daga gudanar da babban taronta a jihar....
Wani matashi mai suna Umar Auwal, wanda aka fi sani da Abba Dujal, dan asalin karamar hukumar Wudil a jihar Kano, ya mika kansa ga rundunar...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Juma’a, 18 ga Afrilu da Litinin, 21 ga Afrilu, a matsayin ranakun hutu don bikin Good Friday da Easter Monday. Ministan...
Wata kotun majistare da ke Jos, babban birnin Jihar Filato, ta yanke wa wani matashi mai shekaru 22, Mohammad Auwal, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari...
Hukumar ‘yan sanda ta jihar Neja ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon ruftawar wani ramin hakar ma’adinai da ke yankin Farin-Doki, a karamar hukumar Shiroro....
Ƙungiyar Manoman Tumatir ta Najeriya ta bayyana fargaba mai tsanani game da ƙarancin tumatir a kasuwanni da kuma yiwuwar tsadar sa a bana, sakamakon annobar wata...
Fitaccen lauya Barr. Abba Hikima Fagge ya bayyana cewa babu wata doka da ke hana Shugaban Majalisa ko mataimakinsa gabatar da ƙuduri a gaban majalisa. Wannan...