An kama wata amarya mai suna Saudat a Jihar Kano bisa zargin kashe mijinta Salisu, kwanaki tara kacal bayan da aka daura auren su. Lamarin ya...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin haramta shigo da duk wani kaya, fasaha ko ƙwarewar da ake iya samarwa a cikin ƙasar Najeriya....
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Jihar Kano, ta ce za ta ba da digirin girmamawa ga wasu fitattun ’yan Najeriya sakamakon...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta bayyana cewa ta kama mutane 62,595 da ake zargi da hannu a safarar miyagun kwayoyi...
Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta mayar da martani ga wani mai suna Shehu Adamu, wanda ya bayyana kansa a matsayin na’ibin masallacin gidan gyaran hali...
Kungiyar Ƙananan Likitoci ta Najeriya (NARD), reshen Babban Birnin Tarayya Abuja, ta ce za ta shiga yajin aikin gargadi na kwanaki uku daga yau Talata, domin...
Akalla mutane 1,796 ne suka rasa rayukansu sakamakon rikicin iyaka da na al’umma a sassa daban-daban na Najeriya daga Janairu 2018 zuwa Agusta 2025. Wannan na...
Ƙungiyoyi 56 na fararen hula, ciki har da Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP), sun bukaci Sanata Godswill Akpabio da ya yi murabus daga kujerar Shugaban...
‘Yan bindiga sun sace mata kimanin 27 da ke rakiyar kai wata amarya a kauyen Kumi a karamar hukumar Maru da ke jihar Zamfara. Rahotanni sun...
Jam’iyyar APC mai mulki a ƙasa na ci gaba da samun gagarumar goyon baya daga yankin Kano Arewa, inda ake kallon wasu jiga-jigan siyasa guda uku...
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu a Najeriya (JAMB) ta ce daga cikin ɗalibai miliyan 1,955,069 da suka rubuta Jarabawar UTME a bana, ɗalibai 420,415 kaɗai...
Wasu da ake zargin ’yan fashi da makami ne sun kashe wani matashi a unguwar Ɗanbare da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano. AMINIYA ta...
Wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta ya janyo ce-ce-ku-ce bayan da aka ga wani dan sanda yana durƙusawa yana daura wa Abdullahi Umar...
Hukumar Rarraba Arzikin Ƙasa (RMAFC) ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta sake duba yadda ake tafiyar da kuɗaɗen kananan hukumomi 774 a faɗin ƙasar nan. Hukumar...
Mayaƙan ISWAP sun kai hari a wani ɓangare na sansanin sojoji na 27 Brigade da ke garin Buni Gari, ƙaramar hukumar Gujba a Jihar Yobe, da...
Pakistan ta ce ta yi nasarar gwajin wani sabon makami mai linzami a daidai lokacin da ake fama da karin rashin jituwa tsakaninta da makwabciyarta Indiya....
Gabanin zaɓen 2027, Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, da wasu gwamnonin jam’iyyar PDP sun amince da wani matakin sulhu domin farfaɗo da jam’iyyar daga...
Kungiyar Kare Hakkokin Jama’a da Tabbatar da Daidaito (SERAP) tare da Kungiyar Editocin Najeriya (NGE), sun bukaci Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta daina amfani...
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama bama-bamai 942 da aka boye a cikin wata mota da ke kan hanyarta...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce duk wanda ke ganin zai wulakanta Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, shi ne zai ƙare da kunyata kansa. Gwamnan...